Musa Sidi Official

Friday, February 26, 2021

EXCLUSIVE INTERVIEW WITH DJ AB OF YNS

Kcity: Can you please introduce yourself and tell us a little about your background?




D.J Abba:  My Name is Haruna Abdullahi popularly known as Dj Abba, I'm 22years old. I'm my mum's first born and my Daddy's fourth born. I have 10 brothers and 7 sisters, And Im currently studying quantity survey in Ahmadu Bello University(ABU) Zaria.




Kcity: When did you start writing music?

D.J Abba: I started writing songs when i was around 13-14 years old. And I’ve always wrote my songs all by myself since from day one.


Kcity: What and who inspires you to write music?

D.J Abba: Well, quite a lot of things inspire me to write music, like the company of  people around me, the environment i'm in, and you may find this weird but sometimes i get inspired while eating suya. (laughs)

Actually right from when my songs started making waves around the northern region of the country, Kaduna State to begin with. I remember the day I received a call from a fan of mine all the way from Sokoto.  And he emphasized that all he wants is more of Dj Abba's songs. He told me how the people of Sokoto appreciate my song 'Her Love'. That was the first call i received from a fan. And ever since, i kept on receiving calls from different sides of the country from fans of my music.




Kcity: How would you describe the entertainment industry in Kaduna? How important is it in terms of your music?

D.J Abba: To be honest, entertainment is not easy up here in the north.. First you have to make good music, also you have to make sure you are rolling with the right people. Kaduna among other northern cities should be the first place your music blow, before considering taking it down to Lagos or anywhere else the market is. And we are trying and hoping Kaduna remains the center of Entertainment in the north.




Kcity: What is/are your favorite music genres?

D.J Abba: My Favorite music Genre is of course hiphop.. I like dancehall and reggae as well.




Kcity:Has it always been your dream to make music?

D.J Abba: Yes! I love music. It has always been my dream to make music, not just any kind of music, good music that would be appreciated by my fellow Northerners. And im proud to be a musician, because i believe music is a very powerful tool.



Kcity: How did it feel performing alongside music legends like 2face, M.I and Patoranking at the last Kaduna Music Festival (KADAMFEST)

D.J Abba:  *Laughs* KADAMFEST i’d say is so far the biggest Music event Kaduna people had ever experienced. The variety of Music veterans from all over the country. Performing on the same platform as the legendary 2Face Idibia, 9ice, Morell, Yemi Alade, Olu Maintain, Pherowshuz among many others was such an honor. Thanks to the Kaduna State government for bringing Kaduna Music Festival. And we are looking forward to the next.

Kcity:That will be all. Thank you for your time and cooperation.

D.J Abba: The Pleasure is mine.

Saturday, May 9, 2020

Bude YouTube Channel

YADDA AKE BUDE YOUTUBE CHANNEL


A cikin kasidarmu da ta gabata, mun kawo muku sharhi akan hanyoyi guda ukku da zasu fi kawo kudi a shekarar 2017. A cikin wadannan hanyoyi guda ukku, mun yi Magana akan yadda ake samun kudi da YouTube, ta hanyar sanya Videos wadanda idan mutane da yawa suka kalla, to kaima za’a baka wasu ‘yan kudi. A cikin wannan kasidar, zamu yi muku bayani akn yadda zaku bude YouTube channel, wanda da shine zaku yi amfani wajen dora Videos dinku a saman youtube din.

Idan kana bukatar shiga fagen samin kudi ta hanyar YouTube to farko abin da za ka yi shine ka tabbatar ka mallaki hanyar da zaka iya karbar kudi ta internet (za mu yi bayani akan hakan nan gaba kadan).


Bayan ka mallaki  wannan account, abu na gaba da kake bukatar yi shine ka mallaki YouTube channel.

Domin mallakar YouTube channel, sai ka bi wadannan matakan:

Ka fara bude Google account ko kuma Gmail (Shiga nan don ganin yadda ake bude gmail)
Sai ka shiga YouTube (idan son samu ne kayi amfani da computer don yafi sauki)
Bayan ka shiga sai ka je daga can saman page gefen dama (idan da computer kake amfani), ko kuma can kasan page din (Idan da waya kake amfani), zaka ga inda aka sanya sign in, sai ka shiga nan.
Da ka shiga sign in za ga inda za ka sanya Username da password, sai ka sanya gmail address naka a matsayin username, da kuma password dinka da kayi amfani da shi wajen bude gmail din. Idan ka sanya komai dai-dai, wannan zaya ko ma da kai a page din YouTube.
Idan da computer kake amfani, sai ka duba daga banagaren hagu akwai waya ‘yar alama sai ka taba ta. Wannan zaya buda maka zabukan da ke a gurin, sai ka shiga ‘My Channel’

Da ka shiga ‘My Channel’ zaka ga wani page da za ya bukaci kayi setting na Channel dinka (kamar sunan channel din dai sauransu)

Da zaran ka shiagar da bayananka sai ka sanya create.

Wadannan sune matakan da kake bukata domin bude channel ko kuma tasharka a shafin YouTube. A cikin kasidarmu ta gaba, in Allah ya so, za mu yi Magana akan yadda zaku iya dora videos a saman wannan channel naku na YouTube.



Idan kana bukatar tofa albarkacin bakinka game da wannan kasidar, ko kuma kana da wata tambaya to karka yi wata-wata kayi comment a nan kasa. Ga duk mai bukatar samun kasidunmu ta hanyar Whatsapp shima ya iya yin comment da lambarshi.
MUSA SIDI ZAGGA OFFICIAL

[Blogging] Hanyoyi 6 da Zaka Sanya Mutane Su Dinga Shiga BLOG Dinka.

[Blogging] Hanyoyi 6 da zaka sanya mutane su dinga shiga Blog dinka

A yau zanyi magana akan wasu hanyoyi guda 6 da zaka sanya mutane su dinga shiga blog dinka a koda yaushe.

Ka dinga wallafa bayanan masu amfani da shafinka, idan akayi maka comment na yabawa to kayi kokarin wallafashi domin wanda yayi zaiji dadi, sannan suma masu bibiyarka zasu kara samun gamsuwa da kai, sannan ka basu damar bayyana ra’ayoyinsu a comment.
Ka dinga yin reply ga masu aikowa da shafinka sakonni ta comment ko inbox.
Ka dinga yin sharing tsoffin postin misali yau nayi magana akan Yadda ake satar account din facebook to akwai bukatar lokaci zuwa lokaci ka kara dawo dashi domin ka samu sabbin abokai an samu karin wanda basu karantashi ba a baya, wannan ga irin namu Bloggers din kenan ba masu Blog din Labarai ba.
Ka dinga shirya zabe ko kacici-kacici/tambaya idan anci kayi yabo ko ka saka kyauta, wannan zai kara jawo maka hadin kan jama’a sosai, misali kwanaki shafinmu na Jaridar Tsanya ya sanya gasar cewa duk wanda ya fadi inda aka dauki wasu hotuna da ya wallafa za’a bashi 1,500  haka aka samu wata daliba ta amsa kuma aka bata kyautar, hakan ya janyowa shafin tarin jama’a sosai.
Kada ka dinga wallafa rigingimu a shafunka, musamman rigingimun addini ko na kabilanci da makamantansu ka maida hankali kan iya abinda shafinka ya sanya gabam ka guji wallafa koda ra’ayinka na siyasa, misali a shafin com na internet da su Facebook bamu taba wallafa wani ra’ayinmu akai ba idan zamuyi wannan sai muyi amfani da personal account dinmu, haka akeso.
Ka baiwa masu ziyarar shafinka damar suyi subscribing ta email ta yadda kana wallafa abu zasu gani a email dinsu, sannan ka gayyacesu zuwa sauran shafukanka na social media.
Allah ya taimaka.
 MUSA SIDI ZAGGA OFFICIAL ™️
08116630698; 09012975820

THE HISTORY

In The History Of The World Who Has Killed Maximum Innocent Human Beings???
1) "Hitler" Do You Know Who Was He????? He Was a Christian, But Media Will Never Say That Christians Are
Terrorist!!!!!
2) Joseph Stalin Called As Uncle Joe "He Has Killed 20 Million Human Beings Including 14.5 Million Were Starved To Death" Was He Muslim???
3) Mao Tse Tsung (China)
"He Has Killed 14 To 20 Million Human Beings." Was He Muslim???
4) Benito Mussolini (Italy)
"He Has Killed 400 Thousand Human Being, Was He Muslim???
5) Ashoka "In Kalinga Battle He Has Killed 100Thousand
Human Being, Was He Muslim???
6) Embargo Put By George Bush In Iraq 1/2 Million Children Has Been Killed In Iraq
Alone!!!
Imagine This People Are Never Called Terrorist By The Media. Why??? Today The Majority Of The Non Muslims Are Afraid
By Hearing The Words "Jihad" Jihad Is An Arabic Word Which Comes From Root Arabic Word "Jahad" Which Means "To Strive" Or "To Struggle"
"To Strive Or Struggle" Against Evil And For
Justice, It Does Not Mean Killing Innocents,The
Difference is We Stand Against Evil , Not With Evil". Share As Much As u Can !!!
You still think that ISLAM is the problem???
1. The First World War 17 Million dead (caused by non-Muslim)
2. The Second World War 50-55 Millions dead (caused by non-Muslim)
3. Nagasaki atomin bombs 200000 dead (caused by non-Muslim)
4. The War in Vietnam over 5 Million dead (caused by non-Muslim)
5. The War in Bosnia/ Kosovo over 500000 dead (caused by non-Muslim)
6. The War in Iraq (so far) 1,2000,000 deaths (caused by non-Muslim)
7. Afghanistan, Burma etc (caused by non muslim)
In cambodia 1975-1979 almost 3 million deaths (caused by non muslim )
SHARE & COPY PLEASE!
 MUSA SIDI ZAGGA OFFICIAL
08116630698

Wani Sojan Najeriya Ya Fasa Kwai!!!

Wani sojan Najeriya a jihar Borno yayi zargin cewar a gaban idonsu 'yan kungiyar Boko Haram suka kai hari kan garin Gamboru-Ngala inda suka kashe mutane har 300, amma kwamandansu yaki ba su Umarnin kai dauki.
Sojan wanda muka boye sunansa ya ce ko baya ga su sojan kasa har da jirgin saman yaki ya zo yana shawagi a sararin samaniya garin a lokacin da harin ke gudana amma ba a bashi umarnin kai harin ba.
Da ma wadanda suka tsira daga harin na Gamborun Ngala sun nemi da a janye sojojin daga garin saboda a cewarsu ba su yi musu wata rana ba sa'adda harin ke gudana.
Sojan ya kara da cewa su na zargin wannan hari da aka kai na hadin baki ne, saboda rashin hana su aiwatar da aikinsu.
Haka nan 'yan kato da gora da ke aiki a cikin Gamboru Ngala sun shaida musu cewa maharan ba su zo da makamai masu yawa ba.
Sojan yace idan har manyan su ba su cire hannunsu a harkar Boko Haram ba to kuwa ba za ayi nasara ba a yaki da ake yi da kungiyar.
SOURCE: BBC HAUSA!
Hmmmmn ko yaushe ne zamu gane cewa da sa hannun gwamnatin tarayya akashe mana mutane? Mu idan munyi maganar hakan sai 'yan wawaye suyi fiki - fiki suna kare gwamnatin mai malafa sbd kawai wai jam'iyarsu daya, jam'iyar BANZA DAN UBANTA...!
Naga alama sokuke sai kunga mai malafa kiri - kiri da bindiga yana harbemu sannan zaku farga kudena sonsa, sai anyi magana kuce ai saboda kuna GABA da wasu gwamnoni ne shiyasa kuka gwammace kutare awajen mai kashemu, ina ruwanku da gwamnonin, can zasu yanka suma takansu suke dan haka muma da ake kashewa dole ne mucire waje daya.
Mukam wlh siyasa bata dace damuba, bamu iyataba kuma bazamu iya ba har abada!
Allah ya agazamana ya kuma hada kawunanmu koda jagororinmu basaso, domin hadin kanmu wani babban tangardane awajensu musamman wajen cinma burikansu na SIYASA.
MUSA SIDI ZAGGA OFFICIAL

YADDA ZAKA SAMI N30,000 CREDIT AKAN LAYIN ETISALAT DINKA DOMIN KIRAN DUKKAN LAYIKAN NIGERIA A KYAUTA……

GA MATAKAN DA ZAKA BI DOMIN YIN ACTIVATING DIN LAYINKA DOMIN SAMUN WANNAN BONUS KO KUMA INCE FREE CALL:
MATAKI NA 1: Ka sami simcard guda 2 na etisalat ko kuma ka aro guda daya
daga wajen abokinka sannan sai ka hada da naka kenan sun zama guda biyu kenan....
MATAKI NA 2: Ka tabbata wannan layin da ka aro yana yin FREE CALL idan kuma bayayi sai kayi activating dinsa.
MATAKI NA 3: Ka sami wata waya daban sai ka sanya wannan layin daka aro din a ciki wayar sannan sai kuma layin naka shima ka sanya shi a waya daban... Amma ka tabbab ko wace wayar kayi mata full charge kafin ka fara..
MATAKI NA 4: Shikenan da misalin karfe 
12:40 a.m na dare kenan lokacin mid night call, sai kayi amfani da wannan sim din daka aro saika kira wannan layin naka idan ta fara RINGS sai dauki kiran sai ka kyaleta tayi 5 MINS sannan saika yanke kiran....
MATAKI NA 5: Bayan ka yanke kiran sai kuma kara kiran lambar taka AGAIN nan sai ka dauki kiran ka barta tayi wata minti biyar din saika yanke kiran.
MATAKI NA 6: Nan ma sai ka sake kiran a karo na uku amma a wannan lokacin zaka bar wannan kiran ne domin anan ne zakayi ACTIVATED DIN SIMCARD DINKA.
SHAWARA: Wadannan wayoyin guda biyu kasanya su chaji domin karda battery dinka ya dauke, sannan saika kwanta ka shari barcinka.
MATAKIN KARSHE: Zaka tashi ne daga barcin da misalin karfe 4:30 a.m na safe domin ka yanke kiran da layi tun a free call sannan saika danna *232# kaga abin mamaki a acct dinka and s
( 20,000 naira bonus )
WULD BE CREDITED TO YOUR BALANCE TO CALL ANY
NETWORK FREE
tested and confirmed.
WhatsApp Contact For More Info:
+2349012975820
Daga:
Musa Sidi.

Yadda Zaka Samu 1,000 Airtime Kyauta A Layin MTN

SAMU KYAUTAR N1,000 AIRTIME A LAYIN MTN KYAUTA...
Wannan garabasar ta kan samu ne a layin MTN wanda aka ajiye a kasa har tsawon wata daya ko sama ba'a yi amfani dashi ba......
To idan kana da layin da ka ajiye kayi sauri ka kakkabeshi da loda masa katin N100 kacal zaka samu wannan garabasar ta N1,000 kyauta wanda zaka kira layikan MTN har na tsawon Sati daya....
Dear customer, if you have any MTN SIM that you have not used for a month or more , put it in your phone now and get N1000 FREE airtime when you recharge...
WhatsApp contact:
+2349012975820
Call: +2348116630698
Daga:-
MUSA SIDI ZAGGA